
Aso Rock News







A shekarar 2018 ne majalisa ta fara yin watsi da kudarin amma sai gashi shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya sake gabatar da kudirin a cikin watan Yuli na shekar

Fani-Kayode, FFK ya fito ya yi magana, ya ce Aisha Buhari ta wuce a wulakantata. Kayode ya ce rigimar Hadiman Aisha Buhari ya nuna Buhari ya rasa iko da kasa.

Za ku ji yadda tsige Shugaban kamfanin wuta ya hada rigima tsakanin Ministan Buhari da SGF. Sauke Shugaban TCN daga kujerarsa ya raba kan Boss da Saleh Mamman

Farfesa Ibrahim Gambari ya shiga Malamai daga hawansa kujerar Malam Abba Kyari. Malamai sun yi wa sabon shugaban ma’aikatar fadar shugaban kasa Buhari addu’o’i.

Yayinda Farfesa Ibrahim Gambari ya shiga ofis ne a makon da ya gabata, Gwamnonin kasar nan sun yi alkawarin ba sabon Hadimin Shugaba Buhari hadin-kai a ofis.

Mun kawo maku yadda ake ganin Ibrahim Gambari zai yi wa Gwamnatin Shugaba Buhari a amfani a fadar Shugaban kasa bayan ya gaje kujerar Abba Kyari a Aso Villa.
Aso Rock News
Load more