
Yan Fashi Da Makami







Mai kara Muyonga kuvarega ya zargi cewa masu laifin sun banka gidan wani dan kasuwa Edson Moyo ranar 5 ga watan Janairu da misalin 1:00 na dare rike da adda,gat

Har yanzu, harkokin tsaro sai kara tabarbarewa suke yi, don da safiyar Alhamis, 14 ga watan Janairu wasu mutane, da ake zargin 'yan fashi ne suka kashe kawunsa.

Rundunar ‘Yan Sanda sun kamo Aljanun da ke yi wa jama’a zamba cikin aminci. Wasu masu ikirarin cewa su Aljanu ne sun fada ragar Jami’an tsaro a Jihar Katsina.

Wasu mazauna kauyukan Bakin kogi da Narido sun tarar da ajalinsu bayan da 'yan bindiga suka kai musu hari suka kashe a karamar hukumar Kauru da ke jihar kaduna.

Dakarun rundunar sojin sama sun kai farmaki mabuyan yan ta'adda da ke yankin karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, sun yi nasarar kawar da wasun su.

An ruwaito cewa an kashe mutum daya, jiya, tare da yin garkuwa da mutane 20 da wasu yan bindiga suka yi a kauyen Gwari-Gadabuke, da ke karamar hukumar Toto a Ji
Yan Fashi Da Makami
Load more