
Tsaron Lafiya







'Yan sandan Jihar Kano sun kama wata mata mai garkuwa da mutane tare da wasu mutane biyu bisa zargin garkuwa da dan mai unguwar Galadanchi, Ado Sunusi, a karam

'Yan bindiga sun kashe Amos Arijesuyo, mataimakin rajistara na Jami'ar Kimiyya ta Tarayya da ke Akura (FUTA) a Jihar Ondo, The Cable ta ruwaito. Arijesuyo wanda

Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sace wasu fasinjoji a Omo-Ijesa da ke karamar hukumar Oriade ta Jihar Osun, Vanguard ta ruwaito. Rahotanni sun

Mazauna yankin Ogila-ama a karamar hukumar Southern Ijaw na Jihar Bayelsa sun kauracewa yankin sakamakon harin yan bindiga da safiyar Juma'a. Wata majiya a yank

Hukumar NCDC ta fito ta ja-kunnen ‘Yan Najeriya bayan COVID-19 ta harbi mutane 100, 000. An ce za ta kai asibitoci za su rasa yadda za su yi da masu cutar.

'Yan bindiga sun kai hari ranar Laraba kauyen Katarma a karamar hukumar Chikun da ke jihar Kaduna, tare da kashe mutum 4 ciki harda jami'an sintiri kafin su yi
Tsaron Lafiya
Load more