
Shugaban Matasan Arewa







Rigimar baki ta barke tsakanin Gwamnan Arewa da Kungiyar Makiyaya inda har gwamna Samuel Ortom yace Miyetti Allah Kautal Hore ba su gagari hukuma ba.

Iyayen Yaran nan na Gombe sun bada labarin inda su ka ga ‘Ya ‘yansu biyu inda Ubansu yace a kafafen sadarwa mu ka gano inda yaranmu su ke. Yaran da aka sace sun yi kwanaki 20 a Kudu.

Khadijah Malumfashi ta bada labarin yadda ta ke samun fiye da N100, 000 a aikin takalma. Wannan Budurwa ‘yar asalin Malumfashi ta dauki hayar mutane hudu wadanda ke taimaka mata a aikin.

Yayin da ake cigaba da magana kan karin albashi. Har yanzu babu labari kan batun masu aikin NYSC amma Shugaban NYSC ya yi magana a kan fara biyan masu bautar kasa N30, 000 jiya.

Da abinda nake samu daga kasuwancina nake biyan kudin kungiyar malamai da iyaye (PTA), na biya kudin jarabawar kammala firamare da sakandire. Na siyawa kaina keke ina aji 4 na firamare. Bana damun iyayena da bani-bani," "Da siyard

Wata majiya da ta nemi a boye sunanta saboda dalilan tsaro ta bayyana cewa jami'an Kwastam sun harbe mutumin a yayin da yake kokarin gudu wa a lokacin da suka zo kama shi. Majiyar ta kara da cewa babu makami a tare da mutumin yayi
Shugaban Matasan Arewa
Load more