
Sanata Kwankwaso







Shi dai wannan gida yana nan ne a unguwar Chiranchi, kuma majiyar Legit.ng ta ruwaito Abba Yusuf ya gina wannan gida ne domin gudanar da tarukan siyasa, da na bukukuwa a cikinsa, a takaice dai jama’a ke amfani da gidan fiye da shi

Da wannan ne Zangon ya garzaya da kansa ba sako ba zuwa jahar Kano, har gidan jagoran kwankwasiyya, kuma tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso domin ya karbi darikar Kwankwasiyya, kamar yadda al’adar siyasar take.

Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, ya ziyarci fadar mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, domin kai gaisuwa da kuma sakon manufofin sa ga Najeriya a matsayin dan takarar jam'iyyar a

A yayin da lamari na rayuwa ya kan kasance yau gare ka gobe ga wanin ka, hakan tabbas za ta kasance ga wasu 'yan siyasa da dama da ke fadin kasar nan da ko shakka ba bu tun a yanzu sun fara bankwana da kujerun su na mulki.

Mun ji cewa Andy Uba wanda yake wakiltar Anambra ya bayyana cewa akwai yiwuwar ya zama shugaban majalisar dattawa idan ya zarce. Sanatan yace dama can Shugaba Buhari ya so ace Inyamuri ya zama Shugaban Majalisa a 2015.

Shekaran jiya ne aka ji Sanata Kwankwaso ya cika baki game da zaben 2019. Kwankwaso yayi kurarin PDP za ta lashe zaben 2019 a Jihar Kano. Tsohon Gwamna ‘Yan Kwankwasiyya za su ci zabe a Kano a 2019 inda za a kara da Ganduje.
Sanata Kwankwaso
Load more