
Malaman Makaranta







Muddin ana samun karuwar masu dauke da cutar da bude makarantu, PTF za ta nemi Gwamnonin Tarayya ta sa a rufe makarantu, bayan bude su da aka yi a kwanan nan

Gwamnati za ta yi zama da Ma’aikatan jami’a a kan sabon yajin-aiki. Ministan kwadago, Chris Ngige zai sa labule da Ma’aikatan Jami’an a karkashin SSANU da NASU.

Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Katsina, SP Gambo Isah, ya shaidawa manema labarai cewa sun kama mataimakin shugaban makarantar ne ranar 9 ga watan Janairu

Biyo bayan amincewa da bude dukkan makarantu a ranar 18 ga watan Janairu, gwamnatin tarayya ta sabunta sharudan da kowacce makaranta za ta dauka bayan an koma

Yawan masu dauke da cutar COVID-19 da ake samu ya sa za mu zauna a kan komawa aji. Yau ne ake tunani ma’aikatar ilmi za ta bayyana ranar da za a koma shiga aji.

Za ku ji abin da ya sa kungiyar ASUU ba ta goyon bayan a koma karatu bayan janye yajin-aiki. ASUU na ganin cewa ba a shiryawa yaki da COVID-19 a jami’o’i ba.
Malaman Makaranta
Load more