
Gwamnan Jihar Katsina Latest News







A wata takarda da kakakin hukumar 'yan sanda, Gambo Isah ya saki, ya tabbatar da yadda 'yan sanda suka kashe 'yan bindiga 6 a jihar Katsina, The Cable ta ce.

Fusatattun matasa a jihar Katsina a jiya sun fito zanga-zanga tare da rufe manyan tituna sakamakon fusata da garkuwa da mutane tare da harin 'yan bindiga wurin.

Gwamnan jihar Ekiti, Dr. Kayode fayemi tare da takwarorinsa na jihohin Sokoto da Kebbi sun shga ganawar sirri da Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina kan yawa.

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa a kan harkar yada labarai, Garba Shehu, ya yi kira ga masu gangamin BringBackOurBoys da su mayar da kudadensu.

Najeriya ta zama kasa ta farko a nahiyar Afirika da ta fara saka na'urar Level D Helicopter Full-Flight Simulator, bayan Caverton da ta sanya nata na biliyoyi.

Wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kwashe dalibai daga makarantar islamiya a garin Mahuta da ke karamar hukumar Dandume ta Katsina.
Gwamnan Jihar Katsina Latest News
Load more