
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari







Dakarun ‘Yan Sandan Najeriya sun kubuto da mutane rututu da suka fada hannun masu garkuwa a Katsina. Dinbin mutane da ‘Yan bindiga suka sace sun fito a yanzu.

Gwamnan jihar Kwara ya sallami duk mutanen da ya nada a Gwamnatinsa a shekarar 2019. AbdulRahman AbdulRazaq ya godewa wadannan mutane da su ka yi masa aiki.

Sarkin Daura, Alhaji Umar Faruq, ya rasa kaninsa, Abdullahi Umar sanadiyyar hatsarin mota da ta ritsa da shi, The Punch ta ruwaito. Umar ya rasu ne sakamakon mu

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi magana bayan ‘Yan bindiga sun saki Daliban Makarantar Katsina. Buhari ya jinjinawa kokarin Masari da Dakarun Sojoji da 'Yan Sanda

A jiya Aminu Masari ya karyata batun biyan kudin fansa, da hannun Boko Haram a satan yara 300 a Katsina. Gwamnan jihar Katsina, Masari ya yi hira da DW jiya.

Dazu ake rika rade-radin cewa gwamnatim Muhammadu Buhari ta cika alkawarin ceto ‘Yan makarantar da aka sace, mun gano cewa sam babu gaskiya a wannan rahoto.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Load more